FASSARAN DAYA DAGA KASIDUN SHEIKH ABDULJABBAR (H)


 FASSARAR DAYA DAGA KASIDUN MAULANA SHEIKH ABDULJABBAR


ุจุณู… ุงู„ู„ู‡ ุงู„ุฑุญู…ู† ุงู„ุฑุญูŠู… ูˆุตู„ู‰ ุงู„ู„ู‡ ุนู„ู‰ ุงู„ู†ุจูŠ ุงู„ูƒุฑูŠู… ูˆุขู„ู‡ ูˆู…ู† ูˆู„ุงู‡ู… ู…ู† ุงู„ุตุญุจ ูˆุงู„ุชุงุจุนูŠู† ูˆุณุงุฆุฑ ุงู„ุฃู…ุฉ ุงุฌู…ุนูŠู†.


ุฃู…ุงุจุนุฏ:-


1.  ูˆู„ุงุฆูŠ ู„ุขู„ ุงู„ู…ุตุทูู‰ ุงู† ูŠูƒู† ุนูŠุจ*

                          ููŠุง ุญุจุฐุง ูˆุงู„ู„ู‡ ูŠุง ุญุจุฐุงู„ุนูŠุจ


Jibintata ga ahalin gidan annabi s.a.w. idan tawayane to madallah da wannan tawaya wallahi madallah da,ita.


2.  ูˆุฅู† ูƒุงู† ุฐู†ุจุง ููŠุง ุฐูƒุฑูŠ ุฎุฏูŠุฌุฉ *

                   ูˆุชูุถูŠู„ู‡ุง ููŠ ุงู„ุจูŠุช ูŠุงุญุจุฐุงุงู„ุฐู†ุจ


Idan anbaton nana Khadija da fifikonta acikin matan ma,aiki zunubine to madallah da wannan zunubi.

3.  ูˆุดูˆู‚ูŠ ู„ู„ุฒู‡ุฑุงุก ุฅู† ูƒุงู† ุจุฏุนุฉ*

                        ููŠุง ู†ุนู…ู‡ุง ู…ู† ุจุฏุนุฉ ู…ุงู„ู‡ุง ุชูˆุจ


Idan nuna begena ga nana fadima bidi, ane agurinku to madallah da wannan bidi,a wadda bazan tubaba har abada. 

4.  ูˆุฐูƒุฑูŠ ู„ู„ูƒุฑุงุฑ ุฅู† ูƒุงู† ู…ุบุถุจุง*

                       ู„ุณุงู…ุนู‡ ู…ู†ูŠ ููŠุง ุญุจุฐุง ุงู„ุบุถุจ


Idan ambaton Mai farmakin dabaya juyawa  ma,ana ambaton (sayyedina Ali)  Yana jawomin fushi daga maijinsa daga gareni to madallah da wannan fushi bansan kanayiba.

5.  ูˆู…ู† ูŠูƒ ู„ู„ุญุณู†ูŠู† ุญุฑุจุง ูุฅู†ู†ูŠ*

                     ุฃู…ุงู…ู‡ู…ุง ูƒุจุด ุฅุฐุง ุงู„ุชุธุช ุงู„ุญุฑุจ


Dukwanda yake ganin zaiyaqi sayyedina Hasan ko sayyedina Hussaini to yasani nine ragon karo agabansu .


6.  ูู…ุง ุงู„ุนูŠุจ ููŠู‡ู… ุบูŠุฑ ุฃู† ุนุฏูˆู‡ู…*

                       ุญู‚ูŠุฑ ูˆุฃู†ู‰ ููŠู‡ ู„ู„ุฑูุนุฉ ุงู„ุฑุญุจ


Babu Wani aibu atare dasu Kai bari maqiyansu ma sune wulaqantattu agurin Allah Kuma inbanda rashin tunani wace daukaka ce acikin qinsu???


7.  ูุณุงูˆู… ุจุงู„ุฒู‡ุฑุงุก ู‡ู†ุฏุง ูˆุจุงู„ุฐูŠ*

                        ุนู„ุง ุฅู‚ุชู†ุง ุฌุฑูˆุง ุนูˆูŠุง ุจู‡ ุญุฑุจ


Tawaya ta tabbata ga Wanda yasaida Zahara,u yasayi Hindu haka zalika tawaya ta tabbata ga Wanda yasaida Ali yasiyi  kuykuyon da dukjikinsa yake dauke da qazuwa daga manzan Allah (s.a.w) ma,ana muawuya .


8.  ูุฏุงูƒู… ู…ุตูˆู† ุงู„ุฑูˆุญ ู‚ู„ุจูŠ ูˆู‚ุงู„ุจูŠ*

                      ูˆุฐุง ุฌู„ู„ ููŠูƒู… ุฅุฐุง ุตุฏู‚ ุงู„ุญุจ


Raina da zuciyata da gangar jikina  fansa gareku  yaku biyar ma,ana ahlul kisa,I wannan bakomaibane gurin Baku kariya indai soyayyar ta gaskece.

9.  ูุฏุงูƒู… ุฃุจูŠ ูˆุงู„ุฃู… ูˆุงู„ุฃู‡ู„ ูƒู„ู‡ู…*

                   ูุณู„ู…ูƒู…ูˆ ุณู„ู…ูŠ ูˆุญุฑุจูƒู…ูˆุง ุญุฑุจ


Hakazlika babana da babata da dangina  duka fansa ne gareku ahlul kisa,I  zamanku lafiya shine zamana lafiya yakinku Kuma yakinane sai inda qarfina yaqare.


10.ูุฏุงูƒู… ุฃุญุจุงุฆูŠ ูุฏุงูƒู… ุฃุนุฒุชูŠ*

                   ูุฏุงูƒู… ูุฏุงูƒู… ูƒู„ ู…ู† ุดุฃู†ู‡ ุงู„ู‚ุฑุจ


Hakazlika masoyana da duk Wani magirma agurina da duk Wani makusancina fansa ne fansane  gareku yamutu kurayu.


11.ุฃูŠุง ุฃู‡ู„ ุจูŠุช ุงู„ู…ุตุทูู‰ ุทุงุจ ุฐูƒุฑูƒู…*

              ูˆุณูŠู ู„ุณุงู†ูŠ ููŠ ุงู„ุฏูุงุน ู„ูƒู… ุนุถูŠู…


Yaku ahlin gidan manzon Allah (s.a.w) ambaton ku yada dada aharshe kaifin harshene gayawajini na wucene wajen Baku kariya.


12.ูˆู„ุฐุฉ ุณู…ุนูŠ ููŠ ุณู…ุงุน ุญุฏูŠุซูƒู… *

                 ูˆู…ุญูƒู… ู„ูุธูŠ ููŠ ู…ุฏุงุฆุญูƒู… ุฑุทุจ


Zancenku shine abinda kunnena yafi jindadin saurara hakazlika harshe yafi Bada qawa da kalmomi nacika wajen begenku.


13.ูู„ูˆ ุฃู† ู…ุง ุจูŠ ู…ู† ุบุฒูŠุฒ ูˆุฏุงุฏูƒู…*

                      ุชูุฌุฑ ู†ุญูˆ ุงู„ุตู… ุฃุฐู‡ุจู‡ุง ุงู„ุตูŠู


Da soyayyar danakemuku zatai ambaliya tabi takan kuraman duwarwatsu da qarfin ambaliyar yatafi da wadannan manyan duwarwatsun.


14.ูˆู…ุฌู†ูˆู† ู„ูŠู„ู‰ ู„ูˆ ูŠู‚ุงุณ ุฌู†ูˆู†ู‡*

                     ุจู…ุฌู†ูˆู†ูƒู… ู„ู… ูŠุจู‚ ููŠ ุจุฑุฆู‡ ุฑูŠุจ


Daza,a auna haukan majnunu Laila akan son Laila da kwatankwacin haukan son da nake muku da daga ranar za,a tabbatar majnunu Laila yawarke.


15.ูˆู…ุง ูƒุงู† ููŠ ู„ุจู†ู‰ ุบุฑุงู… ู„ูˆุงู†ุฌู„ู‰*

              ุบุฑุงู…ูŠ ุฅุฐุง ู…ุง ู…ูŠุท ุนู† ุบูŠุจู‡ ุงู„ุญุฌุจ


Ina lubna da akece yahaukace akan soyayya to daza,a cire hijabi a auna haukan sonsa da haukan son da nake muku yaku ahlin gidan manzon Allah (s.a.w) to da daga ranar za, a tabbatar wasa yake.


16.ูู‡ู„ ู„ูƒ ุจุงู„ุซู‚ู„ูŠู† ุนุฏู„ ูˆุฅู† ุนู„ุง*

                     ุนุฏุง ุงู„ุฃู†ุจูŠุงุก ููŠู…ุง ุฑูˆุชู‡ ู„ู†ุง ุงู„ูƒุชุจ


Yakai mejada wadannan ahali shin Kanada kwatankwacin wadanda ma,aiki yagwada da al-qur,Ani komai buwayar mutum idan kacire annabawa ? Kamar yadda yazo acikin litattafan musulunci?.


17.ูˆุฏูˆู†ูƒ ููŠ ุงู„ุบุจุฑุง ูˆุฏูˆู†ูƒ ููŠ ุงู„ุณู…ุง*

                   ูŠู…ูŠู†ุง ุดู…ุงู„ุง ุฏูˆู†ูƒ ุงู„ุดุฑู‚ ูˆุงู„ุบุฑุจ


Kakalli fadin sararin sama da qasa gabas da yamma kudu da arewa dama da hagu.


18.ูู‡ู„ ู„ุนู„ุง ุฃู‡ู„ ุงู„ูƒุณุงุก ู…ุดุงุจู‡؟؟؟*

               ูˆู‡ู„ ู„ู‡ู…ูˆ ููŠ ุฑุญุจ ู…ู‚ุฏุงุฑู‡ู… ุฏุฑุจ؟


Shin kaga Wanda za,a iya 

Gwadawa da ahalil kisa, I ? Shin kaga Wanda yakaisu qarfin Iko?.


19.ูˆู‡ู„ ุฃุณุฑุฉ ุชุฑู‚ู‰ ุฅู„ู‰ ู†ุญูˆ ุนุฑุดู‡ู…؟*

                ู…ุชู‰؟ูˆุงู„ู‰ ู…ู† ูŠู†ุชู…ูŠ ุฐู„ูƒ ุงู„ุณุฑุจ؟


Shin akwai Wani family da uban dakinsu yakai matsayin da uban dakin ahlul kisa,I yake Kai? Yaushe Akai haka wane irin garkene yake da irin wannan uban gidan?


20.ูู…ู† ูƒุฃุจูŠู‡ู…؟ู…ู† ู„ู‡ ู…ุซู„ ุฃู…ู‡ู…؟*

                        ูˆู‡ู… ููŠู‡ู…ูˆ ุงู„ู‚ุฑุขู† ุฃู†ุฒู„ู‡ ุงู„ุฑุจ


Kadada Duba ko Ina afadin duniyar Nan kagani shin akwai uba irin ubansu? kokuma akwai Mai uwa irin tasu? To kasani akan wannan Yayan dakine Allah yasaukar da al-qur,Ani .


21.ูˆุทู‡ุฑู‡ู… ููŠ "ุฅู†ู…ุง" ูƒู„ ุฑุฌุณู‡ู…*

                    ูุทุงุจ ู„ู‡ู… ุฃูƒู„ ูˆุทุงุจ ู„ู‡ู… ุดุฑุจ


Kuma yatsarkakesu acikin suratul ahzab ayata 33 asabo da hakane ma cinsu da shansu ya tsarkaka ma,ana ci da Sha na qutu ruhin.

 

22.ูˆู„ูŠุณ ูŠู…ุงุฑูŠ ููŠู‡ู…ูˆ ุบูŠุฑ ุฌุงุญุฏ*

                          ุฌู‡ูˆู„ ู„ุฃุฎุจุงุฑ ุฃุชุงู†ุง ุจู‡ุง ุงู„ุบูŠุจ


Bame ja dasu saimai taurin Kai jahili Wanda be karatuba dakuma Wanda baisan irin labaran da gaibu yazo dasu kansuba.

23.ุณู„ุงู…ูŠ ุนู„ู‰ ุฃู‡ู„ ุงู„ูƒุณุงุก ู…ุชู‰ ุบุฏุง*

                      ูŠุคู†ุจู†ูŠ ู…ู† ุฃุฌู„ ุญุจูŠ ู„ู‡ู… ู‡ุจ


Gaisuwata ta tabbata ga wadanda ma,aiki ya lullube da bargo aduk sanda akawayi gari Wani mayaudari Yana ganin laifina adalilin son danake musu.

24.ุณู„ุงู…ูŠ ุนู„ู‰ ุฃู‡ู„ ุงู„ุนุจุงุก ู…ุชู‰ ุบุฏุง*

                         ูŠุฑูŠุฏ ู…ู…ุงุชูŠ ู†ุงุตุจูŠ ุจู‡ ู†ุตุจ


Gaisuwata tabbata ga wadanda ma, aiki yalullube da bargo aduk sanda akawayi gari Wani naasibi Yana fatan yaga na mutu to a muqabilin wannan  Allah yajuya wannan fatannasa yazama salati ga ahlul kisa, I.

25.ุตู„ุงุชูŠ ูˆุชุณู„ูŠู…ูŠ ุนู„ูŠูƒู… ู…ุชู‰ ุบุฏุง*

                   ูŠุฏู„ู„ู†ูŠ ู…ู† ุฃุฌู„ ูˆุฌุฏูŠ ู„ูƒู… ุตุจ


Salatina da taslimi yatabbata gareku aduk sanda akawayi gari Wani Wani masoyina yayi farin ciki da ganina adalilin soyayyar danake muku.


26.ูˆู…ุง ูุงุฒ ู…ู† ุฎุฏุงู…ูƒู… ูƒู„ ู…ุฎู„ุต*

                 ุฑุนู‰ ุฐู…ุฉ ุงู„ู…ุฎุชุงุฑ ู„ุง ุณูŠู…ุง ุงู„ุตุญุจ


Allah kayi salati ga ahlul kisa, I  kwatankwacin yadda hadimansu suka rabauta Kuma suka kula da haqqinsu Dana kakansu musamman ma sahabbai na kwarai.

27.ูˆู…ุง ุฃุฑุบู… ุงู„ุฑุญู…ู† ุฃู†ู ุนุฏูˆูƒู…*

     ู„ุฏู‰ ุงู„ุญูˆุถ ู…ู‡ู…ุง ุฐูŠุฏ ุนู† ุญูˆุถูƒู… ุตุญุจ 


Salatina da taslimi na ya dauwama kanaku muddun Allah yatirmije hancin magautan ku Abakin tafkin al-kausara yayinda za,a Kore wasu mutane da akecewa sahabbai Amma basahabbai bane na kwarai maqiya annabi da ahlin gidansane ma,ana( Fi,atul bagiya )


        

 Safiyullahi hamza Muhamma makwarari

ุจู‚ู„ู… ุตููŠ ุงู„ู„ู‡ ุญู…ุฒุฉ ู…ุญู…ูˆุฏ ู…ูƒูˆุฑุงุฑูŠ

©fatimiyyaa

Comments